An Kai Wa Gwamnan Kogi Hari A Hanyar Abuja Ba za mu bari miyagun ’yan sisaya su rusa zaman lafiyar da aka ci moriyarsa a jihar tsawon shekaru takwas ba. Daga Ishaq Isma’il Musa… Read More
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, ya kaddamar da sabbin Malaman makaranta guda 1,000 da ya dauka a fadin jihar Jigawa karkashin tsarin J-Teach ta ma’aikatar ilmi. Gwamnan… Read More
28 Satumba 2023, 04:12 GMT Wanda aka sabunta 28 Satumba 2023, 04:13 GMT An fara yanke hukunci Kotun sauraron kararrakin zaɓen gwamnan jihar Kaduna ta fara sanar da hukunci ta manhajar… Read More
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bukaci gwamnatin tarayya ta gudanar da cikakken bincike game da wata tattaunawar sulhu a boye da ake yi da Yan bindiga a jihar. Rahotanni sun bayyana c… Read More
A Guji Leka Wayar Miji —Kwankwaso Ga Mata Kwankwaso ya gargadi ‘zawarawa’ da gwamnatin Kano ta yi wa auren gata su nesanci duba wayar abokan zamansu domin a zauna lafiya… Read More
Gwamnan jihar Katsina, Umar Dikko Raɗɗa ya ce ya ba da umarnin raba shinkafa buhu 40,000 nan take, ga al’ummar jihar da nufin rage raɗaɗin matsin rayuwa bayan cire… Read More
GWAMNAN KANO YAYI ABIN A YABA Bugu da ƙari cikin zaman da majalisar zartarwa ta gudanar a jiya laraba karkashin jagoranci na, majalisar zartarwa ta amince da abubuwa kamar haka:… Read More
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya naɗa tauraron Kannywood, Abba El-Mustapha a matsayin Sakataren Gudanarwa na hukumar tace fina-finai ta jihar Kakakin Gwamnan, Sanusi Bature Dawa… Read More
Tsohon gwamnan na jihar Kano ya ce, tunda yanzu shi ne ke kula da lamurran jam'iyyar, to Kwankwaso zai iya sauya shekarsa. Ganduje ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da wasu kafafen ya… Read More
Majalisar Dattawan Najeriya ta tantance ministoci 14 cikin 28 da Shugaban kasar Bola Tinubu ya aika mata, ciki har da tsohon Gwamnan Jihar Ribas Nyesome Wike. To sai dai ‘yan siyasa d… Read More
N8,000 kuɗi ne masu yawa!Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce Naira 8,000 kuɗi ne masu yawa ga iyalai da dama da ke fama da talauci wadanda ba kasafai su ke iya samun irin… Read More
An haifi Bola Tinubu a ranar 29 ga watan Maris na shekarar 1952 cikin birnin Legas, Bola Tinubu musulmi ne kuma ya halarci makarantar firamare mai suna St. John's Primary School, da ke Arol… Read More
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya ce gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta maida Najeriya daga sama zuwa kasa, amma ya yafewa shugaban kasar, Ortom, wanda zai kammala wa’adin mulk… Read More
Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai fara aikinsa a matsayin shugaban Najeriya da ganawa da gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele da kuma Babban Jami’in Rukunin Kamfanin M… Read More
Zababben shugaban kasa, Sen. Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar wa ma’aikatan Najeriya da albashi mai kyau tare da kula da hakkin su da bunƙasa tattalin arzikin su, Ya ba da wannan t… Read More
Gamayyar kungiyoyin goyon bayan Gwamna Ahmadu Fintiri sun yi kira ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC da ta sake gudanar da zaben gwamna cikin gaskiya da adalci, wanda aka shirya g… Read More
Kwankwaso Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaɓen A Jihar Bauchi. Ɗan Takarar Shugaban ƙasa na jam'iyyar NNPP Sen Rabi'u Musa Kwankwaso ya kaddamar da yaƙin nema… Read More
Hotunan katafariyar gadar nan mai hawa uku wato Muhammadu Buhari Three-layer Interchange wacce take Hotoro NNPC Roundabout Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar shine y… Read More
Aisha Bichi, wacce uwar gida ce ga shugaban hukumar tsaron farin kaya (SSS), Yusuf Bichi, tayi umarnin a kama dan takarar gwamnan Kano na jam'iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf (Abba Gida Gida) do… Read More
8 Janairu 2023Gwamnatin jihar Bauchi da ke arewacin Najeriya ta yi ƙarin haske kan dalilin da ya sa aka cire Wazirin Bauchi, Alhaji Bello Kirfi daga mukaminsa na Waziri.Gwamnatin ta ce… Read More
Dan takarar gwamna na jam’iyyar adawa ta New Nigeria Peoples Party, Abba Kabir Yusuf, Wanda Ake wa lakabi da Abba gida-gida ya maka shugaban jam’iyyar APC mai mulki na Kano, … Read More
– An rahoto cewa gwamnan jihar Delta ya kife a ofishinsa a makon da ya wuce – Yayin da wasu majiya suka tabbatar da ci gaban, kakakin Okowa ya karyata al’amarin Sahara Repo… Read More
– Gwamnan Jihar Kogi Abubakar Yahaya Bello ya cikaa baban filin jirgin saman Aminu kan international a Jihar Kano ta dalilin esfiyan bizan sa na zuwa kasa mai tsarki domin aikin Umra … Read More
– Hukumar hana almundahana da kudaden al’umma (EFCC), ta matsa lamba akan bincike ga Gwamnatin Aregbesola na Jihar Osun – Binciken yazo ne bayan da wasu kungiyoyi sukayi ru… Read More
The Emir of Gwandu and the Chairman Kebbi Council of Chiefs, Muhammadu Bashar, has blamed satanic acts such as homoseuality and lesbianism for the rise of insecurity in Nigeria.The monarch s… Read More
Governor Abdullahi Ganduje. Photo: Daily PostThe Kano State House of Assembly, according to the News Agency of Nigeria (NAN), has called on the state Governor, Dr. Abdullahi Ganduje to appea… Read More
Jimillan tsaffin masu farar hulan da taimakawa soji wajan yaki da Boko Haram watau Civilian JTF guda 250 sun karashe wa’adin horon Soja kuma sun shiga aikin Soja yanzu. Gwamnan Jihar B… Read More
– Sanata Sani Yerima da ga jihar Zamfara da kuma tsohon gwamnan jihar yana cikin matsalan badakalar naira biliyan daya – An bayyana wanda wani Sanata ya halarci a cin hanci da ra… Read More