Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, ya kaddamar da sabbin Malaman Makaranta Guda 1,000 da ya dauka a fadin jihar Jigawa karkashin tsarin J-Teach ta ma’aikatar ilmi. Gwamnan ya jagoranci taron kaddamar da sabbin Malaman ne a yau Talata a babban dakin taro na Ahmadu Bello da ke cikin sakateriyar gidan Gwamnatin jihar da …