Bai Kamata Shugaban Kasa Ya Rika Nada Shugaban INEC Ba – Jega Ya kuma bukaci a mayar da tura sakamakon zabe ta intanet ya zama wajibi Daga Abdullateef Salau Da Sani Ibrahim Paki… Read More
Muhimman Abubuwa 5 Kan Sabon Shugaban EFCC Ola Olukoyede Sakataren EFFC, Ola Olukoyede ya zama sabon shugabanta, Muhammad Hassan Hammajoda kuma ya zama sakatare Tsohon Sakataren Hukum… Read More
Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta ce ta daƙile wani yunƙurin hamɓararren shugaban ƙasar Mohamed Bazoum na tserewa tare da iyalinsa a ranar Alhamis. Ana tsare da Baz… Read More
An Damfari Matar Sarkin Bichi Surukar Sarkin Kano, matar Sarkin Bichi ta maka abokin kasuwancinta a kotu kan damfarar kudin da ta zuba jari Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Ado Bayero Daga Lubab… Read More
An yanke wa Manjo-Janar Umar Muhammad hukuncin daurin shekara bakwai kan satar dukiyar kamfanin kula da kadarorin Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya Shugaban Alkalan Kotun sojin, Manjo-Janar Ja… Read More
Abin Da Ya Sa A Yanzu Buhari Yake Rayuwar Nadama — Solomon Dalung Buhari mutumin kirki ne wanda ya aminta da makusantansa amma suka bata masa suna. Tsohon Ministan Wasanni da Ci gaban… Read More
Gwamnatin Shugaban Amurka Biden ta yi amfani da ikonta na zartarwa wajen tsallake wasu dokoki 26 na tarayya, don ci gaba da aikin gina katanga a iyakar kasar da Mexico, da zummar rage kwara… Read More
Najeriya ta cika shekara 63 da samun ƴancin kai a ranar ɗaya ga watan Oktoban 2023, kasancewar ta samu ƴancin ne a ranar ɗaya ga watan Oktoban shekarar 1960. Lama… Read More
Wani ɓangare na harabar kotun ƙolin Najeriya da ke birnin Abuja ya kama da wuta a safiyar ranar Litinin. Shugaban Hukumar agajin gaggawa a Yanklin Birnin Tarayya, Abbas Idr… Read More
Ƙungiyoyin magoya bayan NNPP a Katsina sun amince da korar Kwankwaso tare da shan alwashin ƙona jar hula Gamayyar ƙungiyoyin magoya bayan jam’iyyar NNPP a jihar… Read More
Masu haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba 30 ne suka mutu bayan ƙasa ta rufta kansu a ƙaramar hukumar Kuje da ke Abuja babban birnin Najeriya. Shugaban ƙar… Read More
Mutum uku sun rasu sakamakon mamakon ruwan sama da aka samu a yankin Dakingari na karamar hukumar Suru na jihar Kebbi. Jaridar Daily Trust ta ruwaito Shugaban karamar hukumar ta Suru… Read More
Tinubu ya gudanar da shiri na buɗe gidajen mai 9,000 a ranar Litinin domin tallafawa mutane. Gwamnatin Tarayya na nemi shawarar bude ssu cikin sudubu goma da ake da su a karkashin kari… Read More
Alison-Maduke ta rike mukamin ministar mai a zamanin mulkin tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan daga 2010 zuwa 2015. WASHINGTON, D.C. — Wata kotu a Birtaniya ta tuhumi t… Read More
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin sake duba hanyoyin bada tallafi domin dakile radadin cire tallafin man fetur.A cikin wata sanarwa da Dele Alake ya fitar a ranar Talata a Abuja… Read More
Sojojin da suka yi wa Nijer juyin mulki, sun sha alwashin kashe hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum in har makwabtan kasashe kamar ECOWAS suka yi yunkurin daukar matakin soja a kansu… Read More
Kamar dai yadda aka saba, bayan zaɓen duk wani shugaba a kowanne mataki, shugaban zai tashi ya yi godiya ya kuma bayyana alƙawuran da zai cika a yayin jagorancinsa.Irin haka… Read More
Majalisar Dattawan Najeriya ta tantance ministoci 14 cikin 28 da Shugaban kasar Bola Tinubu ya aika mata, ciki har da tsohon Gwamnan Jihar Ribas Nyesome Wike. To sai dai ‘yan siyasa d… Read More
Ba kamar malaman jami’a ba, liktoci ba kasafai su suka fiya tafiya yajin aik! ba, sai dai suna yawan amfani da barazanar zuwan dan biya musu bukatu Likitoci masu shirin kwarewa (Nass)… Read More
Cacar baki ta ɓarke tsakanin mamallakin kamfanin Facebook Mark Zuckerberg da shugaban Twitter Elon Musk bayan Mark ya dakatar da asusun Elon Musk saboda ya wallafa saƙo a shafinsa… Read More