Masana kan al’amuran tsaro sun yi gargadin cewa Rashin Hadin Kan Gomnatoci aiki tare tsakanin hukumomin gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohi kan kokarin samar da tsaro a yankin Arewa maso Yamma, zai mayar da hannun agogo baya, sannan ya bai wa yan bindiga damar cin karensu ba babbaka. Masanan suna mayar da martani ne kan …