Rahoton Hukumar Efcc na baya-banyan nan da ya ambato cewa gwamnan jihar Ekiti Ayo Fayose ya sayi wasu kadarori na bilyan N1.35 a watanninsa 6 a karagar mulkin jihar ya fusata jama’a. Gwamna jihar Ekiti da ya sha karon batta da hukumar EFCC kan zargin halarta kudin haram, wanda kuma ya sha musanta zargin almundahana […]
This post first appeared on Wetinhappen.com.ng | Wetinhappen.com.ng Is The Mos, please read the originial post: here