Tawagar kungiyar kasashen yammacin Afrika Ecowas, ta samu nasarar ganawa da hambararren shugaban Jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum. Janar Abdulsami Abubakar Mai Ritaya, da mai alfarma Sarkin Musulmi na Kasar Muhammad Sa’ad Abubakar, suka sake komawa kasar don gudanar da tattaunawa gameda juyin mulkin da sojoji suka yi a kasar saboda gudun afkuwar Yaki. Ziyarar na …