Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya ta yi gargadi, cewa Manyan Jahohi 19 da garuruwa 56 a sassa daban-daban na kasar, za su yi fama da mamakon ruwan sama, wanda zai iya haddasa ambaliya a cikin wannan wata na Agusta da ake ciki. Don haka an bukaci jama’a, musamman ma wadanda ke zaune a …