Wani ɗan ƙaramin Jirgi Mai Saukar angulu da ya yi haɗari a Legas ya tayar da hankulan mazauna yankin An yi nasarar ceto mutanen da ke ciki da rayukansu duk da kamawa da wutar da jirgin ya yi jim kaɗan bayan faɗuwarsa Hukumomi sun ce haɗarin ya rutsa da ‘yan Najeriya da wasu ‘yan ƙasashen …