Masu zanga-zangar nuna goyon-bayan Falasdinawa sun karade manyan birane Landan domin neman duniya tayi adalci kan luguden wutar da ake yi a Gaza. Dubban mutane a sassan daban-daban na duniya na ci gaba da fantsama kan tittuna domin zanga-zanga da bayyana takaicinsu kan rikicin da ake tafkawa tsakanin Falasdinawa da Isra’ila na sama da …