INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJIUN Allah ya yiwa Sanata Dr. Bello Maitama Yusuf CON, ( Sardaunan Dutse ) Rasuwa A birnin Kano, ya rasu Bayan Fama da gajeriyar rashin lafiya. Sanata Bello Maitama Yusuf yayi sanata a jihar Jigawa, wanda ya bada gudumawa wurin taimakawa jama’an jihar sa ta Jigawa. Muna …