NAHCON Ta Ba Maniyyata Aikin Hajjin Badi Mako 3 Su Fara Biyan Kudadensu Ta ce duk wanda bai biya kudin ba kafin lokacin, shi ya jiyo Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta ce kasar Saudiyya ta ba maniyyatan kasar nan mako 3 su fara biyan kafin alkalami na kudaden kujerar Aikin Hajjin shekara ta …