Rundunar sojin Najeriya ta ce Kashe yan Bindiga Fiye da 100 a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara da ke Arewa Maso Yammacin kasar. Wannan na zuwa ne bayan babban hafsan sojin Najeriyar, Janar Christopher Musa ya umarci dakarun su bi ƴan bindigar har maɓoyar su don kawar da su. Rahotanni sun ce …