Mutanen da ke zaune a Biranen Mali, waɗanda ‘yan ta-da-ƙayar-baya masu alaƙa da ƙungiyar al-Qaeda suka yi wa ƙofar-rago, sun faɗa wa BBC cewa suna fuskantar ƙarancin abinci da man fetur da magunguna, yayin da farashi cikin sauri yake tashi. Ƙawanyar da aka yi wa biranen ta zo ne daidai lokacin da faɗa ya …