Atiku na son kotun ƙoli ta ba Shi Damar Shigar da sabuwar Shaida Kan Tinubu Daga Ahmad Tijjani Bawage ATIKU ABUBAKARCopyright: ATIKU ABUBAKAR Ɗan takarar jam’iyyar PDP a zaɓen shugaban ƙasar Najeriya na 2023, Atiku Abubakar ya buƙaci kotun ƙolin ƙasar ta ba shi damar sabbin hujjoji a ci gaba da matakinsa na ƙalubalantar nasarar …