Mahukunta Nijeriya Sun Saki Fasfo ɗin Sheikh Ibrahim Zakzaky. Daga Fatima Nuraddeen Dutsin-ma. “A wani rahoto dake Bayyana mana yanzu haka cewa mahukunta Nijeriya sun saki fasfo Jagoran Harkan Musulunci a Nijeriya Sheikh Ibrahim Zakzaky. Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta saki fasfo ɗin jagoran Harkar Musulunci da aka fi sani da ‘yan Shi’a …