Ma’aikatar tsaron jamhuriyar Nijar ta tabbatar da mutuwar Sojojin kasar kimanin 5 sanadiyar Hatsarin Mota a dai dai lokacin da wani harin ta’addancin da aka kai a madatsar Kandaji da ke jihar Tilabery ya hallaka wasu sojoji 7, sannan wasu 7 suka ji rauni. NIAMEY, NIGER – Lamarin ya faru ne a yayin da …