INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN Ɗalibin Jami’ar Gwamnatin Tarayya Dake Dutsinma A Jihar Katsina Ya Rasu Allah Ya Yi Wa Abubakar Nasiru Barda, Wanda Ɗalibi Ne Dake Aji Biyu Kuma Yana Karanta Kimiyyar Na’ura Mai Kwaƙwalwa A Jami’ar Gwamnatin Tarayya Dake Dutsinma A Jihar Katsina Rasuwa, Jiya Alhamis. An Yi Jana’izarsa Kamar Yadda …