– Rahotanni daga majalisar dattawa sun nuna cewa sanatoci na nazarin yin watsi da sunayen jakadun wucin gadi su 46 da shugaba Muhammad Buhari ya gabatar masu don neman amincewarsu – Da yake karin haske kan batun, mai magana da yawun majalisar, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ya ce kwamitin majalisar kan harkokin waje shi ya
The post Wata sabuwa! Sanatoci na shirin kunyata Fadar Shugaban Kasa appeared first on News Africa Now.